Monday, January 28, 2019

HAWAYEN ANISAH COMPLETE


Written by
seemaluv
Page (1_5)
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM.
ANISAH yarinyace kyakkyawa wacce kowane da namiji ya jinjinawa kyanta, bugu da kari har mata baso sukeyi su hada kai da ANISAH ba. ANISAH ta tashi ne cikin gata cikin kudi, kasancewar ta yar babban gida. Mahaifin ANISAH Alhj_Murtala_Bature babban mutum ne a garin gombe' Asalinsu yan Maiduguri ne zama yakawo su Gombe, Mahaifiyar ANISAH Hajia Suhailat ta dade da rasuwa tun wajen haihuwar ANISAH Allah yayi mata cikawa. Hakan yasa Alhaji Murtala daukar alwashin ba zai sakeyin wani aure ba shi zai kula da little ANISAN shi, yan aiki babu wacce bai kawo ba saboda kula da ANISAH kasancewar shi yana tafiya office bashida enough time.
A yanzu haka dai ANISA tanada shekaru goma Sha bakwai(17) kuma tana a final year a makaranta her hobby is to become a Nurse kuma Alhamdulillah mafarkinta ya kusa kasan cewa gaskiya tareda gudun mawar da mahaifinta yake bata.
Kwance take kan gadonta faffada tana bacci jitayi anai mata waiwayi a kafanta, cikin yanayi na bacci ta bude idonta a hankali Nanny Marwa tagani zaune a bakin gado ta zuro mata ido,
"Haba Nanny ina cikin bacci na kinzo kin tasheni miye haka. Cikin shagwaba ANISA ta karashe maganar ta,
"To ke inbanda abunki makarantar fa, kuma inajin alarm dinki yanata kara tun 6:30 amma kika ki tashi.



Ko kafin Nanny Marwa ta karashe maganar har ANISAH taja blanket ta koma bacci. Mamakine yacika Nanny Marwa,
"Ohhh baccin kika koma ko to bari naje na fadawa Daddynki aibai tafi office ba.
Da sauri ANISAH ta riko hannunta," No Nanny karki fada mishi zai iyayin fushi, kuma maganar school na riga na makara koda naje baza'a barni in shiga ba.
Tabe baki Nanny Marwa tayi,"baki zauzau kamar radio naji shikenan tunda bakiyi niyya ba.
Tashi tayi zata bar mata dakin kamar ance ta juyo sai ganin ANISAH tayi ta rufe ido sai gwalo takeyi."Au sannu ANISAH,
Kunya ce ta kamata yasa tayi saurin rufe fuskarta da blanket, "Sorry Nanny am just having fun.
Cigaba tayi da baccinta ita kuma Nanny Marwa tafiyarta tayi ta cigaba da aikin dake gabanta.
Bacci sosai ANISAH takeyi saboda ta dade rabonda ta samu isasshen barci, ANISAH jitayi ana shafa saman gashin kanta a hankali' gyara kwanciya tayi saboda tasan babu maiyi mata hakan sai Daddynta, " Daddy baka tafi office ba.
"Yes my little ANISAH ban tafi ba saina ganki tukunna,
"Ohh Daddy nace maka banason wannan little din da kake cemin.
Murmushi yayi," haka nan zaki hakura da sunan saboda dashina saba    "Alright shikenan na hakura ka tafi office haka nan.
Kiss yayi mata a goshi sannan ya fita.
Tashi ANISAH tayi ta shiga bathroom don yin wanka minti biyar tayi sannan ta fito, gaban madubi ta wuce don gyara jikinta. Kwalliya tayi mai kyau sannan ta sanya kaya, tayi kyau sosai wayarta ta hango a site drawer dinta ta dauka ta kira kawarta KAUSAR, " hello KAUSAR ki fito da motarki kizo gidanmu mutafi yawo.
"ANISAH kamar kinsan iqabunda yake raina kenan, am own my way.
Kashe wayar ANISAH tayi sannan ta kama hanyar zuwa parlor don ta yiwa Nanny Marwa magana.
ANISAH!! TO BE CONTINUE...
Dedicated__to__readers
Written__by__seemaluv
October 30 at 2:29pm ¡¤ Khaleesat HaiydHAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page(10_15) Isowarta parlon ne ta ganta a zaune tana kallon, da hanzari ANISAH taje ta zauna kusa da Nannynta,"Nanny zan fita amma bazan dade ba zan dawo tare da kausar zan fita. "Amma dai kinsan bakiyi breakfast ba ko, "Eh nasani zanyi a waje. " to shikenan sai kin dawo . Fita ANISAH tayi daga gidan ta tsaya a waje kusa da gidan tana jiran KAUSAR, ta gaji da tsayuwa ne yasa ta juya zata koma gida' sai jitayi anyi mata horn da sauri ta juyo ta karasa wajen motar duk a zatonta KAUSAR ce, ita bata lura da wanda yake ciki ba bude motar tayi ta shiga kawai. Da wata sassanyar murya akayi mata magana, "baiwar Allah ina mukayi?, Gagam gabanta ya fadi jin ba muryar KAUSAR ba, da sauri ta kalleshi cikin kunya da tsoro, "bawab Allah am very sorry na dauka kawa tace shiyasa na shigo ba tareda nayi noticing hakanba. "No you don't have to be sorry naji dadin shigowarki, Bude kofar tayi zata fita yayi saurin tsaidata, " yan mata ki tsaya don Allah. Jin ya hadata da Allah ne yasa ta tsaya tana sauraron shi, "Sunana SAMEER KAMALUDDEEN, kuma kullun ina yawon wucewa ta wannan hanyar bantaba ganinki ba sai yau. "Eh kasancewar bana tafiya a kafa, Murmushi SAMEER yayi yace, "Ohh sai a jirgi kike tafiya ko. "Kaga mallan banason rainin hankali, "Sorry banace hakan bane don na bata miki raiba, saidai inason insan sunanki don Allah. "Sunana ANISAH MURTALA BATURE, "Nice name ANISAH & SAMEER, amma kamar kina sauri ko, " Eh sauri nakeyi don akwai wanda nake jira. Kallonta kawai SAMEER yakeyi yadda bakinta yake motsawa yana mayarda zance, jin shurun yayi yawane yasa ANISAH ta kalleshi. Wannan shine karo nafarko da ANISAH ta tsaya tayiwa SAMEER kallon tsafi. SAMEER kyakkyawa ne na karshe kyawunshi ya daukewa ANISA hankali har saida SAMEER ya gane cewa ya rinjayeta, iska ya hura mata da bakinshi. "Hello wannan kallo haka aisaiki sa mutum ya shiga wani hali, Kunya ce ta rufe ta yasa ta dukar da fuskarta tana murmushi, SAMEER kuwa yaji dadin ganin murmushin ANISA. "Inbazaki damu ba zanso in kaiki inda zakije. Zaro ido tayi, "No thanks nagode ka barshi, "Why ANISAH kyakkyawa kamarki aibai kamata ki tsaya a waje haka ba. "Malam ka faye zakewa amma kai bakone ko, "Eh ni bakone karatu yakawo ni Gombe, amma iyayena suna Bauchi' amma yanzu kibani number dinki kafin ki tafi. Batayi gardama ba tabashi don ta lura yanada naci, tana bashi ta fita daga motar ta koma bangaren gidansu ta tsaya' shi kuwa SAMEER bai tafiba har Saida yaga wacce take jira ta iso Sannan ya wuce. TO BE CONTINUE!!! Dedicated_to_Readers Written_by_seemaluvHAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page(10_15) Isowarta parlon ne ta ganta a zaune tana kallon, da hanzari ANISAH taje ta zauna kusa da Nannynta,"Nanny zan fita amma bazan dade ba zan dawo tare da kausar zan fita. "Amma dai kinsan bakiyi breakfast ba ko, "Eh nasani zanyi a waje. " to shikenan sai kin dawo . Fita ANISAH tayi daga gidan ta tsaya a waje kusa da gidan tana jiran KAUSAR, ta gaji da tsayuwa ne yasa ta juya zata koma gida' sai jitayi anyi mata horn da sauri ta juyo ta karasa wajen motar duk a zatonta KAUSAR ce, ita bata lura da wanda yake ciki ba bude motar tayi ta shiga kawai. Da wata sassanyar murya akayi mata magana, "baiwar Allah ina mukayi?, Gagam gabanta ya fadi jin ba muryar KAUSAR ba, da sauri ta kalleshi cikin kunya da tsoro, "bawab Allah am very sorry na dauka kawa tace shiyasa na shigo ba tareda nayi noticing hakanba. "No you don't have to be sorry naji dadin shigowarki, Bude kofar tayi zata fita yayi saurin tsaidata, " yan mata ki tsaya don Allah. Jin ya hadata da Allah ne yasa ta tsaya tana sauraron shi, "Sunana SAMEER KAMALUDDEEN, kuma kullun ina yawon wucewa ta wannan hanyar bantaba ganinki ba sai yau. "Eh kasancewar bana tafiya a kafa, Murmushi SAMEER yayi yace, "Ohh sai a jirgi kike tafiya ko. "Kaga mallan banason rainin hankali, "Sorry banace hakan bane don na bata miki raiba, saidai inason insan sunanki don Allah. "Sunana ANISAH MURTALA BATURE, "Nice name ANISAH & SAMEER, amma kamar kina sauri ko, " Eh sauri nakeyi don akwai wanda nake jira. Kallonta kawai SAMEER yakeyi yadda bakinta yake motsawa yana mayarda zance, jin shurun yayi yawane yasa ANISAH ta kalleshi. Wannan shine karo nafarko da ANISAH ta tsaya tayiwa SAMEER kallon tsafi. SAMEER kyakkyawa ne na karshe kyawunshi ya daukewa ANISA hankali har saida SAMEER ya gane cewa ya rinjayeta, iska ya hura mata da bakinshi. "Hello wannan kallo haka aisaiki sa mutum ya shiga wani hali, Kunya ce ta rufe ta yasa ta dukar da fuskarta tana murmushi, SAMEER kuwa yaji dadin ganin murmushin ANISA. "Inbazaki damu ba zanso in kaiki inda zakije. Zaro ido tayi, "No thanks nagode ka barshi, "Why ANISAH kyakkyawa kamarki aibai kamata ki tsaya a waje haka ba. "Malam ka faye zakewa amma kai bakone ko, "Eh ni bakone karatu yakawo ni Gombe, amma iyayena suna Bauchi' amma yanzu kibani number dinki kafin ki tafi. Batayi gardama ba tabashi don ta lura yanada naci, tana bashi ta fita daga motar ta koma bangaren gidansu ta tsaya' shi kuwa SAMEER bai tafiba har Saida yaga wacce take jira ta iso Sannan ya wuce. TO BE CONTINUE!!! Dedicated_to_Readers Written_by_seemaluvHAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page(20_25) Haka ANISAH da KAUSAR sukaita yawo a cikin garin gombe sai wajen 6:30pm KAUSAR ta dawo da ANISAH gida, sannan ta juya ta wuce. A hankali ANISAH take tafiya kamar wacce kwai ya fashema a ciki hankalinta duk ya tashi don tasan Daddynta yadawo. Gate man ke gaishe ta amma hankalinta baya wajenshi, kai tsaye ta shiga ciki tana shiga taga Nanny Marwa da sauran yan aikin a parlor kowa jiran dawo warta yakeyi wasu daga cikin yan Aiki ne sukazo suka karbi jakarta da gyalenta, ANISAH kallon Nanny dinta tayi taga ranta abace yake ' zuwa tayi ta zauna kusa da ita, "Nanny Marwa lafiya naganku a haka, " aidole ki ganmu a haka kinje yawo kuma kika dade a waje ki duba a goge ki gani karfe nawa. ANISAH kai ta daga ta kalli a goge duk da dai tasan lokacinda ta dawo gida numfashi taja sosai, "Nanny Daddy ya dawo ne. " Eh ya dawo yana ta fada kuma yace kada asake barinki ki fita, kuma kije yanason ganinki. Tashi tayi ta wuce dakinshi tayi knocking sannan ya bada umarnin Shigowa, tana shiga ta hangoshi zaune a Sofa dinshi ranshi a bace hakan yasa ta tsaya a wajen. ",Daddy kace kanason ganina , Da sauri ya mike tsaye ya karaso inda take' kugunta ya riko ya matso da ita kusa dashi," ANISAH meyasa kika fita yawo. Cikin sanyin murya kamar ba mahaifin taba, "Daddy Nida kawata muka fita zuwa kallon ruwa. Matseta ya karayi sosai yanajin kamshin jikinta kamarba mahaifinta ba, " ANISAH don't lie to me ni mahaifin kine ki fadamin gaskiya. "Daddy truly cen kawai muka tafi.. Rungumeta yayi ya fara sunsunar jikinta ," ANISAH kinsan ke kadai Allah ya bani Dole in kula dake banason inganki da wani saurayi, inason ki da yawa ANISAH. Shafa jikinta yake yi sosai. ANISAH bata damu da kalaman mahaifin taba don tasan matsayinsa na mahaifinta dole ya nuna mata so , amma abubuwan da yake mata ne ta kasa tantancewa saboda abun yayi yawa. Tsaidashi tayi da cewa ,"Daddy zan tafi dakina don inada assignment sosai da zanyi, sakinta yayi daga rikon da yayi mata, "To shikenan ANISAH kije amma kafin nan saikin bawa daddynki hakuri akan laifinda kikayi. " am sorry dad bazan sakeba. "Yawwa my little ANISAH jeki sainazo dubaki zuwa anjima. Juyawa tayi ta fita ta wuce dakinta jikinta sai rawa yakeyi ta rasa gane meye dalili, TO_BE_CONTINUE!!! Dedicated_to_readers
Written_by_seemaluv
Like · 5 · Reply · EditHAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page (30_35) Gaban madubi ta zauna ta fara tunanin abubuwan da mahaifin ta yakeyi mata ," No babu wani abunda yake shirin faruwa he's my Dad, my biological father. Haka ANISAH taita fadi a zuciyarta, wayarta ce tayi ringing da hanzari ta tashi taje ta duba ganin babu suna ne yasa ta ajiye wayar a kusa da ita ' gani tayi ansake kira sai tayi receiving. "Hello ANISAH, SAMEER ne na kira ki baki dauka ba, Ajiyan zuciya tayi dataji muryar SAMEER. " Ohh SAMEER aibansan Kai bane shiyasa, "Babu komai na fahimta, " OK Dukansu shuru sukayi nadan lokaci. "ANISAH lafiya kuwa jikina ya bani kamar babu lafiya, "Mhmm SAMEER lafiya ta kalau kawai don inajin baccine. "OK ANISAH yakamata kidan bani lokaci don mu fahimci juna ko, " SAMEER ai mun riga mun fahimci juna so what more. SAMEER ya fahimci cewa kamar akwai tsoro a al'amuranta. "Hmm ANISAH inason inganki gobe bayan kindawo daga school, "No SAMEER... Bata karasa maganar taba taga Daddynta ya shigo, da sauri ta rufe wayar da pillow don kada ya gani ba tareda ta kashe wayar ba. Daddy ya fahimci Kamar ta boye wane abu," ANISAH ba kiyi bacci ba haryanzu me kikeyi haka, Bakinta ya fara rawa ta rasa ma karyar da zatai mashi, "Ammm daddy yanzu nagama karatu ai, . "Ok aigara ma da kika gama da wuri don yanzu inason inji dumin jikin little ANISAH ta ne. Gabanta ya fadi, " dumin jiki kuma Daddy?, "Yes ANISAH aini mahaifin kine babu wani abunda zaki boye mun ko. "Eh Daddy babu amma ni bansan wane irin dumin jiki kake magana ba , "Oh my innocent ANISAH tare zamu kwana saboda kisan irin son da mahaifinki yake maki. Hankalin SAMEER ya tashi sosai jin irin kalamanda suke fitowa daga bakin mahaifin ANISAH, sauri yayi ya kashe wayar cikin tashin hankali sannan ya tura mata da text. Bangaren ANISAH kuwa tunani kawai takeyi ta yadda zata hana abunda Daddynta yazo mata dashi "My ANISAH kinyi shuru kuma Daddynki ne fani, "Yes Daddy ai nima inason inji ina kusa dakai saidai gobe inada exam kuma zanyi karatu cikin dare amma Daddy ka bari sai weekend sai mu kasance tare ko. . "Alright shikenan kiyi karatu sosai so that your Daddy will be proud of you, "Insha Allah ' good night. . Kiss yayi mata a kumatu sannan ya fita, da sauri ta jeta kulle kofarta da key, "Ni ANISAH na shiga uku me yakeson faruwa dani ne wai, wannan wace irin jarabta ce ' Nima kaina seemaluv abin yasakani a cikin duhu. A cikin daren nan ANISAH ta shiga bathroom tayi alwala sannan tayi nafilfili, adduo'i taitayi don neman tsari tsakanin ta da shetan, Dawowa tayi ta kwanta, tama kasa karatun kuma baccinma babushi. Wayarta ta dauko donta sami abunda zai lebe mata kewa, saidai da mamakinta sai taga text din SAMEER, budewa tayi ta duba kamar haka, "KIYI HAKURI ANISAH BANASON SHIGA RAYUWAR KI DATA MAHAIFINKI AMMA AMATSAYINA NA MASOYINKI YA DACE IN TAIMAKA MAKI A DUK LOKACIN DA KIKE NEMAN TAIMAKO."" Ganin hakan yasa gabanta yayi mummunar faduwa, "to me SAMEER yake nufi , yanason ya cemin yaji duk abinda mahaifina yake fada? To idanma hakane tabbas yazama dole in takawa SAMEER burki, in ba haka ba kuwa zai sami matsala. Kiran wayarshi tayi taji a kashe sannan ta koma ta kwanta cike da tunanin SAMEER. Washe gari da sassafe ta shirya ta wuce school ba tareda ta jira sunyi sallama da Daddynta ba don tsoronsa takeji yanzu, tana isa school tayi packing motarta a gefe sannan ta wuce department dinsu. Haka ANISAH tayi attending exams dinta lafiya lau kasan cewarta gifted, bayan sun gama komai ne ta dawo gida ' tayi packing motarta sannan ta shiga ciki tana. Tana shiga parlor sai taga SAMEER da Nanny Marwa suna gaisawa cikin mamaki ta kira sunanshi, " SAMEER!, Juyowa sukayi suka kalleta sai Nanny Marwa tace,"ANISAH harkin dawo, Waje ANISAH ta samu ta zauna, "Eh Nanny na dawo ' bako kikayi ne. . "Bakon wajenki yazo, ANISAH nunawa tayi kamar bata san shiba kasancewar tasan Daddynta yana gida , Nanny tashi tayi ta basu waje ' SAMEER kuwa idanunshi suna kan ANISAH yasan cewa bataso zuwanshi ba . "SAMEER meyasa baka sanar dani cewa zakazo ba, " kasancewar nadamu dake ne shiyasa nazo ANISAH banason wani abu ya cutar dake. Maganar da yayi ne yasa ANISAH ta tuna da text dinda yayi mata, "SAMEER text dinda kaimin me yake nufi. SAMEER bayason ANISAH ta fahimci cewa ya gane abunda yake tsakanin ta da mahaifinta, hakan yasa yayi saurin cenja magana. "ANISAH text dinda nayi miki ba ya nufin komai illa to show my cares about you zan iyayin komai saboda ke ANISAH, ANISAH cike take da tsoro don kwata kwata batason Daddynta yazo ya sameta dashi a haka. "Kaga SAMEER bari inkaika garden dina zanfi sakewa acen, "No you don't have to, ni nan wajen yayimin. Ya fada yana murmushi don yagama gane cewa ANISAH a tsorace take. "Mhm SAMEER meyasa? " ANISAH yanzu zan tafi nima, karki damu . Mikewa sukayi a tare zatai mashi rakiya ' hakan yayi daidai da fitowar mahaifinta daga daki zuwa parlor tunda ya sauke idon shi akan SAMEER wani bakin ciki ya rufeshi, "ANISAH! Kiran sunanta yayi ranshi a bace, a tare suka juyo da SAMEER, gaban ANISAH ya fadi ' shi kuwa SAMEEE burinshi ya cika. 09085271818 WHATSAP FOR YOUR COMMENTS Dedicated_to_readers Written_by_seemaluvHAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page (40_45) Cikin fargaba ta dawo ta zauna,"Daddy wannan shine SAMEER my... Sai kuma tayi shuru ta juya kan SAMEER, "SAMEER wannan ne Daddyna. Hannu SAMEER ya mika mishi suka gaisa sannan ya koma ya zauna, ANISAH kuwa jitayi tamkar tayi fitsari a wajen don tsoro. Cikin isa da hikima Daddy yayiwa SAMEER magana," SAMEER bani kadan daga cikin labarinka. Murmushin sanayya SAMEER yayiwa mahaifin ANISAH, "Sunana SAMEER KAMALUDDEEN ni asalin dan BAUCHI ne karatune ya kawoni GOMBE har zumunci ya hadani da ANISAH. Cikin fahimta Daddy ya soma tambayan SAMEER, " wane irin zumunci kenan, Dama SAMEER wannan tambayar yake jira, hada ido sukayi sannan yace, "Daddy soyayyace ta hadani da ANISAH, "What! Soyayya, ka kalli tsabar idona kace sayayyace ta hadaka da ANISAH saboda ba kada kunya. Cikin fada da tsawa yakewa SAMEER magana, ita kuwa ANISAH nan take ta fara hawayenda bashida sauti. SAMEER hakuri kawai yake badawa," Daddy am sorry banyi hakan don inbata maka raiba, Daddy tsawa yayiwa SAMEER, "now get out of my house kada kasake shigomun gida, har yanzu rainon ANISAH nikeyi tukunna. Ganin irin korar da mahaifinta yayiwa SAMEER ya Kara tada mata hankali cikin kuka take rokon Daddynta, " Daddy please forgive him SAMEER friend dina ne kayi hakuri please... Tashi SAMEER yayi zai fita ANISAH ta dakatar dashi, "SAMEER am sorry da abinda Daddyna yayi maka amma don Allah ka tafi kada ka sake waiwayata. Juyowa yayi ya kalleta cike da tausayinta , " ANISAH I can't bazan taba rabuwa dakeba.. Yana fadin hakan ya fice ba tareda ya jira amsar waninsu ba. Maida kallonta tayi wajen Daddynta cikin matsanancin kuka, "Daddy meyasa kaiwa SAMEER haka, Tasowa yayi yariko hannunta ," ANISAH you are my one and only daughter kuma ni kadai ne yan iya nuna miki kulawa, da So, ANISAH bazan iya badake ga wani ba. Da sauri ta dago kai ta kalleshi , "Daddy what do u mean. Wani shu'umin murmushi yayi mata , " I mean nothing my innocent ANISAH, Nanny ya kwalawa kira bayan tazone yace, " ki kaimin ANISAH dakinta kuma ki tabbatar ta daina kuka ayi mata duk wani abunda ya kamata. To, kawai tace sannan taja hannun ANISAH suka tafi daki, Nanny lallashin ANISAH taitayi sannan tayi shuru, "ANISAH meyafaru da kene haka. Haka ANISAH ta fadawa Nannynta komai. " ANISAH kiyi hakuri daddynki yana nuna kulawarshi gareki ne kuma kila SAMEER din ba yaron kirki bane, "No nanny SAMEER mutumin kirkine saidai idan a kwai wani abune. " hmm ANISAH kenan ki manta da komai kawai yanzu kidan sami bacci tukunna. Saida Nanny ta tabbatar ANISAH tayi bacci sannan ta bar dakin, 5:42 ANISAH ta tashi daga bacci dak'er ta iya saukowa daga kan gado kasancewar wani masifaffen ciwon kai data tashi dashi, alwala taje tayi sannan tayi sallar Azahr. Komawa tayi ta kwanta saboda gaba daya jikinta baya mata dadi she's totally weak, bude kofa taga anyi ' Nanny ne dauke da abincin ANISAH dakuma paracetamol Extra tazo ta ajiye a gefen ANISAH, "ANISAH tashi zaune kici abinci sannan kuma kisha magani don da dukkan alamu ba kida lafiya. ANISAH zama tayi saman gadon tadan jingina da bango, " Nanny ya akayi kikasan banjin dadi, "Ai kina baccine Nazo na taba jikinki Sai naji yayi zafi, Murmushi tayi," nagode Nanny da kulawar da kike bani nikam kin zamemin tamkar uwa a rayuwa. "Babu komai ANISAH aike 'yata ce dole in kula dake, Abincin ANISAH ta dauka ta dan ci kadan sannan ta Sha magani , Nanny Marwa wucewa tayi don a kwai ayyukan da zatayi sosai. SORRY FOR THE LATE POST. TO_BE_CONTINUE!!! Dedicated_to_readers Written_by_seemaluvHAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page(50_55) Har ANISAH ta kwanta sai jitayi wayarta tana kara, dubawa tayi sai taga SAMEER da hanzari tayi receiving, "Hello SAMEER. Cikin sassanyar murya, " ANISAH ya kike, "Lafiya lau SAMEER, SAMEER zan iya jure komai amma bazan iya jure ganin ana wulakanta kaba shiyasa nayi maka furucin. Numfashi mai tsawo yaja, "kidaina tuna abinda ya riga ya wuce kinji ko, " Eh naji. Fira sukayi najin dadi sai wajen 6:52, sannan SAMEER yabar ANISAH. Tashi tayi ' tayi wanka sannan lokacin sallah yayi saida ANISAH ta tabbatar tayi sallah tukunna, rigar bacci ta ciro daga Waldrop dinta ta saka sannan ta kwanta saman gadonta. Games taitayi a wayarta har saida lokacin sallah isha'i tayi sannan tayi bacci, tayi nisa sosai a baccinta sai Daddynta ya shigo... Ganinta yayi sai baccinta takeyi gashi rigar baccin da tasaka duk ta tattare cinyarta a waje suke, Hakan yasa ke bashi damar hawa saman gadon da take, hannun shi ya dora saman jinyanta ya fara shafa ANISAH, Alhaji Murtala Bature zaikai kimanin shekara arba'in da bakwai(47). Motsawa ANISAH tayi amma hakan bai hana Daddynta barin abunda yakeyi ba, saman kirjinta ya fara kaiwa. A tsorace ANISAH ta farka jikinta sai rawa yakeyi zatai ihu kenan yayi sauri ya toshe mata baki. "ANISAH it's me your Dad, "Daddy meyafaru meye kakeyimin haka. A rude ANISAH take magana , "Shhhh kiyi shuru if not daddynki zaiyi fushi dake ANISAH. "Daddy please kabarni, abunda kake shirin aikatawa bamai kyau bane kuma Allah.... Ko kafin ta karasa ya fara kissing din lips dinta, dak'er ANISAH ta samu ta kwaci kanta suka fara zagaye a dakin. "Daddy please kada shetan ya zugaka kazo kana dana sani, " babu dana sani a ciki ANISAH idan baki rufamin asiriba to wa kikeso ya rufamin. Kuka kawai takeyi tana rokonshi, "Daddy don Allah kaji tsoron Allah. Matsowa ya keyi tanaja da baya , " ANISAH banaso in tursasa maki kawai kiyi abunda nikeso. Takalmi ta dauko mai tsini ta buga mashi a goshi, nan take ya dafe goshinshi da wannan damar tasamu ta bar dakin a guje ta fice direct wajen motoci ta nufa saida tayi kokarin budewa sai ta tuna bata fito da key ba. Haka tayi saurin ta karasa wajen gate dak'er ta samu mai gadi ya fito, "Hajia lafiya kuwa, " don Allah kayi sauri ka budemun gate. Tambayoyi ya tsaya ya nayi mata ita kuwa jikinta sai rawa ya keyi, hannu ANISAH tadaga ta sharara ma mai gadi mari, aibabu gardama ya bude mata kofa ta fice a guje. Tana fitane sai ga Daddynta ya biyota da gudu gashi goshin shi sai zubda jini yakeyi, cikin tashin hankali yake tambayar mai gadi, "Kai ina ANISAH take. Ganin Yanayin da Alhaji ya fitone ya sake bawa mai gadi tsoro, " Alhaji tazo tacemun inyi maza in bude mata kofa harda marina tayi. Alhaji bakin cikine ya isheshi yasa ke fallawa mai gadi mari, "Yi maza kaje ka kunna jiniya gaba daya yan gidan su tashi, shegu sai kace baccin mutuwa sukeyi. Da gudu mai gadi ya kunna jiniya alamun babu lafiya kenan, gaba daya yan aikin tashi sukayi cikin fargaba da tsoro suka fito waje inda Alhaji yake, ita kuwa Nanny Marwa tunda ta farka kai tsaye ta wuce dakin ANISAH amma da mamakinta sai taga bata ganta ba, itama fitowa waje tayi inda sauran mutane suke. Alhaji saida ya tara yan aikin kaf sannan ya fara magana cikin fada, " kunje kunata baccin banza duk abinda ya faru cikin Daren nan babu wanda zai iya bani labarinsa. Dukkansu dukar da kai sukayi, tsawa ya daka musu dahar saida Nanny Marwa ta razana, "Har ANISAH ta gudu a cikin Daren nan duk kuna bacci saboda kun sami gidan ubanku ko,. Ita kuwa Nanny duk ta kagara ya gama hargowan shi tai mishi tambayoyi, cigaba yayi da masifar shi, " idan akwai mai abun cewa to tun wuri ya fada don gobe da sassafe zaku koma inda kuka fito, Nanny da mai gadi ne kawai bazan koraba. TO_BE_CONTINUE!!! Dedicated_to_readers Written_by_seemaluvHAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page(60_65) "Alhaji amma garin yaya kaji wannan ciwon a goshinka. Nanny ce tayi tambayar cikeda neman amsa. Daddyn ANISAH tunanin amsar dazai bata ya farayi, "Hmm na fito zanje kitchen domin insha ruwa sai ganin ANISAH nayi tana lambo zata fita, lokacinda nike kokarin hanata shine ta buga mun takalminta a goshi. Abunda Daddyn ANISAH ya fadane ya daurema Nanny kai," taya za'ace ANISAH tayi haka sai dai idan akwai wani abu ' Allah kadai yasan daidai. Haka Nanny ta fada a zuciyarta "To shikenan Alhaji insha Allah ANISAH zata bayyana zata dawo da kanta, Umarni yabasu da su wuce su koma ciki, bayan tafiyar sune ya daga waya ya kira commissioner of police ya sanar dashi cewa 'yarsa ANISAH ta gudu daga gida saboda haka ya tabbatar ya baza jami'an tsaro a nemota. Sannan commissioner ya tabbatar mishi da cewa nemo ANISAH kamar anyi angama ne, Bayan sun gama wayarne ya kira family doctor dinsu dayazo ya duba shi. Bangaren ANISAH kuwa tunda ta fito gida gudu kawai takeyi ba tareda tanada wajen zuwa ba, gashi ta bar wayanta a gida balle ta kira KAUSAR to kodama ta kira KAUSAR din mene zata ce mata. Tana cikin wannan tunanin ne sai jikake kararaf mota ta bige ANISAH, haka ta fadi a sume. Wani mutum ne a cikin Moran kyakkyawa mai kamala, cikin tashin hankali ya fito daga motarsa yayo kan ANISAH, " Subhanallah. Ganin bata numfashi ne yasa yayi gaggawan daukanta hannu bibbiyu ya ajeta a cikin mota shima ya shiga, asibiti ya tafi direct ba tareda yawani bata lokaci ba aka fara duba ANISAH. Bayan angama duba tane sai doctor yazo ya sameshi, "Alhamdulillah Barrister ASAD babu abunda ya sameta saidai dan buguwa ne datayi a kai, kuma shima wannan ba matsala bace zaka iya tafiya da ita idan ta farfado. Agogon hannun shi ya kalla yaga karfe 11:42pm sannan ya maida kallonshi ga doctor, " doctor gaskiya bana tunanin zan iya jira har sai ta farfado, idan babu matsala zan iya daukanta in tafi da ita ahaka. "Eh barrister wannan ba matsala ba ce gobe da safe zata farka insha Allah, idan anga akasin haka to kanemeni a waya. Barrister ASAD godiya yayiwa doctor, sannan doctor yasa two nurses su dauki ANISAH sukai mota. Bayan an shigar da ANISAH motane barrister ASAD yaja motarshi ya tafi. Barrister ASAD mai taimakon al'umma ne wajen bada gudun mawa ta hanyoyi daban daban, bashida mata haka zalika ya rasa iyayensa sakamakon wani hadarin jirgin sama da akayi, su uku kawai aka bari daga shi sai kannenshi, Hydar da humaira. Kasan cewar humaira sunan mahaifiyansu ne yasa ake kiranta da zoya. Kasan cewar barrister ASAD shine babba yasa shiyake daukan nauyin yan uwansa. Gudu barrister ASAD yakeyi don yau yayi lattin dawowa gida, yana isa bakin gate yayi Horn mai gadi yazo ya bude ' ita kuwa zoya data hana idonta bacci ta tsaya saitaga dawowan yayanta, da sauri ta fito jin horn din motarsa tun kafin ya karasa yin packing ta rigashi bude motar a shagwabe, "Yaya yau baka dawo da wuri ba inata jiranka. Da murmushi a fuskarsa ya fito daga Motan, "Uhm zoya ai nima ba laifina bane wani dan aiki na tsaya yi, Hannun shi ta kama tana kokarin janshi zuwa cikin gida, " wait ina hydar yake tukunna, "Yana dakinshi ya na danna laptop. "To yanzu kinsan wani abu, ki rikemun key din motan nan inciro wata bakuwa tukunna. "Okey, Key din ta karba tana jiran taga wace bakuwa ce dahar Sai an cirota. Barrister ASAD rungumo ANISAH yayi ya fito da ita, baki zoya ta saki sannan ta kulle motar tabi bayanshi ' yana shiga guestroom yaje ya kwantar da ANISAH sannan ya dawo parlor ya zauna, itadai zoya ido kawai ta zura mashi. Hydar ne ya shigo parlon yayi wa yayanshi sannu da dawowa, sai da suka zauna sannan ya fada masu duk abunda ya faru. Hydar ne yace, " to yanzu yaya ina yarinyar take, "Na kaita guestroom bacci takeyi sai gobe da safe zata farka. Zoya kuwa abunne ya dameta ganin beyi mata tsaraban komai ba, "Yaya ASAD yauma nasan cewa zakayi ka manta bakaimin tsaraba ba kuma. Barrister ASAD dafe kansa yayi, "ohh am very sorry zoya bansami lokaci bane. Haushine ya cika hydar jin abunda zoya tace, "Mtsww wai ke bakida hankaline ba kiga abunda ya faru dashi ba amma har kina wani tambayar sa tsaraba. Zunburo baki tayi ta tashi ta wuce daki tana gunguni. Hydar da barrister ASAD suma tashi sukayi kowa ya tafi daki don dare yayi sosai. TO_BE_CONTINUE!!! Dedicated_to_readers Written_by_seemaluv
Like · 2 · Reply · Edit · Nov 10HAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page(70_75) Washe gari da sassafe zoya ta tashi ta shirya tasaka uniform taje parlor ' ta zauna ita tana jiran breakfast, ganin babu wanda ya tashine yasa ta wuce dakin hydar ta tasheshi don kada ta makara , "Yaya hydar katashi ka hadamun tea insha. Banza yayi ya kyaleta ya cigaba da baccin shi, "Yaya hydar na kusa makara fah. Farkawa yayi ranshi a bace, "Ke waike zoya common tea bazaki iya hadawa ba mtsww, muje dalla sauna kawai. Zoya zata kai shekara 12, hydar kuwa 20, barrister ASAD kuma 32. Tashi yayi rai abace sannan ya wuce kitchen ya hada mata tea ya bata, ko kafin ta gama har yashiga bathroom yayi wanka ya shirya. Fitowa parlor yayi kai tsaye ya dauki key din mota zoya ta bishi ya kaita school. Bayan tafiyansu hydar ne ANISAH ta farka daga bacci, a hankali take bude ido saida ta lura da inda take sannan ta tashi a firgice, tuna abinda ya faru da ita a daren jiya takeyi ' tashi tayi ta fara neman hanyan fita. Fitowa daga dakin tayi tayo parlor, tsayawa ANISAH tayi tana karewa parlon kallo. Wajen kalle kallenta ne ta hango kitchen da sauri ta karasa wajen don kishin ruwane ya isheta, haka ANISAH ta dunga buruntu a kitchen ita kadai. Barrister ASAD buruntun ne ya tadashi daga bacci, saukowa gado yayi dagashi sai three quarter ya shiga bathroom yayi brush sannan ya fito, Harda zai koma sai kuma yaji karar fashewan abu daga kitchen da hanzari ya fito don ya duba. Ya na shiga sai ganin ANISAH yayi a duke tanason ta kwashe barnan da tayi, tsayawa yayi yana karewa halittarta kallo yadda gashin kanta ya kwanta a gadon bayanta. "Wow beautiful lady, ANISAH jin maganar tayi kamar daga sama, a tsorace ta dago kai ta kalleshi. Mikewa tayi tsaye nan da nan jikinta ya fara rawa, "Don Allah kada ka cutar dani na rokeka. Murmushi kawai Barrister ASAD yayi cike da jin tausayinta,. "Uhm karki damu ni ba mai cuta bane, so kidaina kuka zo muje parlor. Ganin yanayinshi yasa ANISAH ta yarda dashi domin daga ganin shi tasan ba macuci ba ne. Suna isa yasami waje ya zauna itama zama tayi a gefenshi ta dukar da kanta kasa, shi kuwa Barrister ASAD kura mata ido yayi, ya yaba da kyawunta matuka, "Menene sunanki, Dago kai tayi ta kalleshi suka hada ido, tayi saurin mayar da kanta kasa, Motsi kawai takeyi da baki Kamar bazata iya magana ba, "Sunana ANISAH. "Ehem ANISAH wane, Kuka ta saka mashi nan take jikinta ya fara rawa don tasan indai tayi kuskuren fadan sunan mahaifinta, to tabbas zai maida ta gidane. Barrister lura yayi da hakan yasa ya tsaida tambayar tasa, "Calm down, stop crying bari in hada mana tea musha ko. Kai ta daga sannan ya yatashi ya tafi kitchen. SOME MINUTES LATER Ya dawo da cups biyu a hannunshi ya a jiye a dinning table, sannan ya kira ta don suyi breakfast. Zuwa tayi ta zauna duk jikinta bai gama yarda da gidan ba, haka suka rika kallon juna ita da Barrister ASAD. Rigar jikinta ne ta isheta da tsami kasancewar batayi wanka ba, kallonshi kawai ta rikayi bakinta Yana motsi alamun akwai magana. Barrister ASAD ne ya fahimci a kwai abunda takeson fadi, "ANISAH menene kikeson Fada. Maida kallonta tayi ga cup dinshi, "Dama so nakeyi in tambayeka sunan ka. Murmushi yayi mata, "sunana Barrister ASAD BALARABE and am proud of my name, Abunne ya bawa ANISAH dariya amma saidai ta danyi murmushi, "Nice name, am also proud of my name too. "Wow really to amma ai baki fadi haka ba dazu, Sunkuyar da kai kawai tayi tana murmushi, "Dama so nakeyi inyi wanka. "To shikenan tashi muje in nuna maki bathroom. Tashi tayi ta bishi, dakin zoya ya kaita sannan ya bata towel ya fita. Bayan fitanshi ANISAH ta daura towel din sannan ta shiga bathroom. Parlor Barrister ASAD ya koma ya kunna TV yasaka News, ji yayi ana cigiyar wata Yarinya yar shekara 17 ' Hakanne yayi daidai da shigowar Hydar. TO_BE_CONTINUE!!!! FOLLOW BACK AT.. Twitter @Real Safiyya Idris Instagram @safiyya_Idris Facebook @Real Safiyya Idris Love you more and more and more!!! Dedicated_to_readers Written_by_seemaluv
Like · 1 · Reply · Edit · NovHAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page (80_85) Dama Barrister ASAD shi kawai yake jira don zai aikeshi hakan yasa Hankalin ASAD ya dawo kan Hydar, "Yawwa Hydar hope kayi breakfast. Hydar karasowa yayi cikin parlon ya zauna sannan ya amsa mashi, "Eh yaya nayi shiyasa kaga na dade a restaurant na tsaya. "Good, wait for me here ina zuwa. Kudi ya dauko 25,000 ya bawa Hydar, "Gashi ka shiga kasuwa ka zabo dogayen riguna daidai tsawonka na mata. Karba Hydar yayi, "yaya meza ayi dashi zoya fa bata rasa kaya ba . "No ba zoya zanbawa ba ANISAH ce zata sa, bakuwanda mukayi, "Ok. Fita Hydar yayi ya shiga mota ya wuce, Juyowanda Barrister ASAD yayi ne yaga ansaka hoton ANISAH amatsayin itace yarinyar da ta bace, nan take ya mike tsaye cikin mamaki , "Dama wannan itace ANISAH yarinyar Alh MURTALA BATURE, to me zaisa ta gudu daga gida. Haka ya rika yima kansa Tambayoyin da bashida amsarsu, ANISAH kuwa tana daki don ta dade da fitowa harta bushe babu kayan sawa. Hydar bashi ya dawo gida ba Sai wajen 2:00pm kasancewar ya biya school dinsu zoya ya daukota, saida suka biya restaurant ya saya masu abinci sannan ya koma gida. Sallama Hydar yayi sannan suka shigo, da gudu ZOYA taje wajen yayanta. HYDAR waje yasamu ya zauna da kaya a hannunshi, "Yaya kaga na dade ko, abinci na tsaya nasiya. "Ok ba damuwa ai, kabawa ZOYA kayan ANISAH takai mata don tundazu take jira. "To. Mikawa ZOYA yayi sannan ya umarceta da ta cire uniform dinta tazo suyi Lunch. ZOYA tana shiga dakin taga ANISAH a zaune sai kuka takeyi ganin Hakanne jikinta yayi sanyi, mika mata kayan tayi sannan ta fita. Haka ANISAH ta dauki doguwan riga guda daya ta saka, Rigar taimata kyau sosai . Fitowa parlor tayi ta gansu gaba dayansu a parlor, gabantane ya fadi dak'er ta karasa wajen ta zauna. Barrister ita kawai yake kallo don kayan jikinta sun amsheta sosai, "Naga kaya nagode sosai don naji dadinsu. Murmushi yayi sannan ya lura kamar tayi kuka, "My pleasure, amma ANISAH kukan mene kikeyi dahar idonki suka kumbura haka. Ajiyan zuciya tayi a gajiye, "babu komai nadanyi bacci ne shiyasa kaga haka, "Ok good, ANISAH inason magana dake but banason kuka aciki. Kai ta daga mashi kawai, sannan ya cewa ZOYA data koma daki ta huta, Hydar ne kawai yabari. "ANISAH dama ke yar Alhj MURTALA BATURE ne, Gabanta yayi mugun faduwa da sauri ta dago kai ta kalleshi idanunta gaf suke da suzubo da hawaye. Bakinta rawa kawai yakeyi kwata kwata ANISAH kasa magana tayi, shi kuwa Barrister ASAD bai fasa tambayanta ba. "To idan kuwa haka ne faduwa tazo daidai da zama, dole in maidaki wajen mahaifinki. Nan take ta sauka daga kan kujerar da take zaune kuka kawai takeyi mai sauti, sai wannan lokacin ne tasami damar yin magana. "Please Barrister kada ka maidani wajen shi zai cigaba da cutar dani, don Allah ka barni a wajenka. Cikin kuka ta karasa maganar. Barrister ASAD kukan da ANISAH takeyi har cikin zuciyanshi yake jinshi, amma babu yadda zaiyi he just want to help her. "ANISAH kukan da kikeyi bazai taimakeki ba saboda akanki har aka kama wani yaro mai suna SAMEER wai ana tunanin shine yasa kika gudu. Nan fa hankalinta ya sake tashi, " Ohno SAMEER is innocent, SAMEER bai cencenci haka ba wajen daddyna . "To kinga kuwa dole zaki natsu ki fadamun duk abunda yake faruwa. Ajiyar zuciya tayi ta share hawayen fuskarta sannan ta koma kan kujera ta zauna, Nan ANISAH ta bayyanar da duk wani alakarta tsakaninta da mahaifinta da duk wani abunda yake faruwa, da yadda akayi ta gudo daga gida. Abunne ya daurema Barrister kai, HYDAR kuwa mamakine ya isheshi yasa yabar parlon ya koma daki, "ANISAH ki daina kuka insha Allah matsalarki tazo karshe. "No bazan taba komawa wajen Daddyna bafa , idan kuma aka tursasamin to kashe kaina zanyi, "Subhanallah ANISAH baxaki kashe kanki ba, abinda nikeso dake shine, ranar Monday ne Alhj MURTALA Bature zai shigar da kara Court ' saboda haka dole zakije kiyi shaidarsa akan bashine ya sace kiba. "No i can't Daddyna zai halarci wajen idan ya ganni dole zai tafi dani, "Hmm ANISAH bashida wannan damar because Bayan kinyi shaidar SAMEER kema zaki iya shigar da kararki. ANISAH taji dadin shawarar da Barrister ASAD ya bata but still jikinta yayi sanyi, saboda har yanzu tanason Daddynta she still love him. TO_BE_CONTINUE!! Love you more and more and more!!! Dedicated_to_readers Written_by_seemaluvHAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page(90_95) Barrister ASAD ya lura kamar ANISAH bataso ba, "ANISAH idan wannan shawarar batayi ba to I don't think akwai wata shawarar bayan wannan, "Aa naji dadin shawarar amma saidai ina ganin kamar bai dace inkai Daddyna karaba, Har yanzu inasonshi a matsayinshi na mahaifina. "Yes akwai wannan soyayyar amma don dole yasa zakiyi hakan. Hakadai Barrister ASAD ya cigaba da tattausawa ANISAH zuciyarta , Har yasamu ta yarda. A kwana a tashi har ANISAH tayi sabo da su Barrister ASAD don kuwa ta dauki ZOYA tamkar kanwarta jini daya. A haka Har Monday ta zagayo, ANISAH Sai zulumi takeyi saboda tunda Asuba ta tashi ' Bayan tayi sallah, ta kasa komawa bacci kallon bangaren ta tayi taga ZOYA sai baccinta takeyi hankalinta kwance. Tashinta tayi don tayi sallah sannan tayi wanka don yau take monday, saida ANISAH ta tabbatar ta shirya ZOYA sannan suka koma bacci Sai wajen 6:59am ANISAH ta farka. Sauka tayi daga kan gado ta nufi kitchen don shirya masu breakfast, sai da ta kammala komai sannan taje ta tashi HYDAR da ZOYA don suyi breakfast dawuri ya kaita school. ANISAH daki ta koma tashiga bathroom tayi wanka sannan ta shirya itama, koda tafito parlor ta iske har ZOYA ta tafi school. Kitchen ta shiga donta soya masu kwai ita da Barrister ASAD, Harta fara farfasa kwan taji kamar da mutum a bayanta, a tsorace ta juyo don jikinta bai bata ba ' juyowanda zatayi sai ganin Barrister ASAD tayi atsaye, Gaba daya tsorone ya kamata dasauri ta maida kallonta ga bowl din kwai, "Ina kwana yaya ASAD. Shi kuwa dadi taji don ta kirashi da yaya, "Lafiya kalau kanwata ANISAH. Ita jikinta sai rawa yakeyi don batason taga ta kebe da wani na miji, karfin hali tayi ta dauko onion (albasa) ta fara yayyankawa, "Yawwa kanwata ANISAH yau saidai kinyi sauri saboda zuwanmu court 9:00am ne. Kai kawai ta daga mashi don ta kosa ya Wuce ya bata waje, tana cikin hakanne bata ankara ba sai ganin jini tayi a hannunta, wani mugun zafine yake shiga cikin jikinta ' Nan take ANISAH ta saki wani kara, cikin tashin hankali Barrister ASAD ya karaso kusa da ita, rukota yayi hannu bibbiyu. "ANISAH lafiya, Yatsanda ta yankene ta nuna mashi cikin kuka. "Oh no kanwata garin yaya kika yanke haka, Ganin jinin yaki tsayawa ne yasa yakaita parlor da hanzari ya dauko first aid box yayi treating dinta, sannan jinin YA tsaya. Daura kanta yayi saman kirjinshi yana rike da hannun nata. Tsoron kada wani abu ya farune yasa ANISAH tayi saurin mikewa tsaye, "Ammm Yaya ASAD bari inje in karasa aikin da nikeyi tunda yanzu na warke. Girgiza mata kai yayi, . "No ANISAH BanyarDa ba ai da ciwo a hannunki, saboda haka dawo ki zauna. "But.... Saurin katseta yayi, " No but.. please kidawo ki zauna nizan shiga kitchen din O.K. Dawowa tayi ta zauna tana kallonshi yashiga kitchen koh 30minutes ba'ayi ba, YA fito da kayan breakfast. Ajiyewa yayi gaban ANISAH, "Oya lets eat lokaci YA kusa. Shima a tsaitsaye yaci sannan yaje yayi wanka YA shirya. Key din mota yadauko sannan suka fita, har suka wuce HYDAR bai dawo ba . Sai bayan shigarsu mota ne Barrister ASAD yaima HYDAR text da cewar sun fita, Ita kiwa ANISAH tunda suka kama hanyar duk jikinta yayi sanyi, tana cikin tunane tunane ne taji yayi packing dago kai tayi ta kalleshi, "Har mun iso wajen ne. "Eh Mun iso, Hadiye miyau tayi dak'er don ita kokadan batason haduwansu da Daddynta. Umarni Barrister yabata da tafito su shiga ciki don kamar Alkalin Bai iso ba. Haka ta fito suna taku dai dai, wani abokin shine ya taresu suka gaisa, "Kaima kazo wajen shari'an ne. "Eh mana nazo tareda my wife to be ne, Da sauri ANISAH ta kalleshi kallo na rashin fahimta, hada ido sukayi da Barrister ASAD yayi winking dinta Tai maza ta maida kanta kasa. Cikin Hole din suka shiga a front seat suka zauna. TO_BE_CONTINUE!!! Dedicated_to_readers Written_by_seemaluv
Like · 4 · Reply · Edit · NHAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page(100_150) Basu dade da shiga wajen ba, waje ya cika da mutane. Police ne tafe da wanda ake kara, wato SAMEER, daure yake da ankwa a hannunsa jikinshi duk ciwo. ANISAH cike take da tausayin shi ' tashi tayi zataje wajenshi Barrister ASAD ya hana, hakan yasa ta koma ta zauna. Barrister ASAD tashi yayi don yaje yasaka kayansu na lawyers, domin kuwa shine mai kare wanda ake tuhuma wato SAMEER. "Ki zauna anan zandawo yanzu karki kula kowa, "Toh. SOME MINUTES LATER Dawowar shine tayi daidai da shigowar mahaifin ANISAH tareda ALKALI, da kuma shi lawyer mai tuhumar wanda ake kara. Mikewa kowa yayi Sai awannan lokacinne ANISAH tasan cewa lallai ALKALI ya karaso, Amma ga mamakinta sai ganin Barrister ASAD tayi yaje cen gaban seat dinta ya zauna, da alaman shine mai yake kare wanda ake tuhuma. Zama kowa yayi sannan itama ta zauna but still idonta yana kan Barrister ASAD, Ji kake cikin hole tsit. ALKALI takarda ya dauko, ya karanto duk laifin da ake zargin SAMEER ya aikata, "A yau Asabar 29/10/2016 karfe 10:30am, Ana zargin SAMEER cewar shine yasace tar Alhj MURTALA BATURE, ko lawyer mai tuhuma akwai abinda zai iya cewa, Lawyer mai tuhuma, "Malam SAMEER ko zaka iya fadawa kotu yaushene ganinka na karshe da ANISAH. Nan take bakin SAMEER yahau rawa ummanshi kawai yake kallo da take zaune, "Lokacinda naje gidansu shine ganina na karshe da ANISAH. "Very good, aranar da kaje gidan meyafaru? "Aranar mundan sami rashin fahimta tsakanina da mahaifinta. "Kozaka iya fadawa kotu wace irin rashin fahimta ka samu tsakaninka da mahaifinta, "Eh cewa yayi inrabu da yarsa Sannan kada insake shigo mashi gida. "Ok, a wannan lokacin saikaga bari kayi amfani da wannan damar kasace ita yarinyar domin kaci galaba akanta koh . Nan take Barrister ASAD ya mike tsaye, "Objection my lord bai kamata a tursasa shiba ya fadi abinda bai san yayi ba. ALKALI: "Korafi ya ansu, lawyer mai tuhuma a kiyaye, Lawyer cigaba yayi da tambayoyin shi, "Kana nufin kace ANISAH guduwa tayi da kanta? "Wallahi bani nasace ANISAH ba, wallahi bansan inda take ba. Lawyer mai tuhuma godiya yayiwa ALKALI sannan ya koma ya zauna, ALKALI:"Kunji abinda SAMEER ya ce saboda haka ko lawyer mai kare wanda ake tuhuma yanada abin cewa? Barrister ASAD tasowa yayi yaje gaban ALKALI ya tsaya, "Ya mai girma mai shariya ina rokon kotu data bani dama in fitar da kwakkwaran shaidana wacce zatayi nuni da SAMEER Bashine ya sace ANISAH Ba. ALKALI:"Kotu ta baka dama, Juyawa yayi kalli ANISAH sannan ya umarceta tazo, ANISAH tana mikewa sukayi ido hudu da mahaifinta, nan tsoro ya kamata. Haka take takowa ahankali har tazo wajen, shima Barrister ASAD komawa yayi ya zauna. Sannan ALKALI yafara yin mata tambayoyi, saida ANISAH ta gabatar da kanta tukunna, ta fara bayyanar da gaskiya cikin rawar murya. "Ba SAMEER yasaceni ba nine na gudu da kaina saboda wasu dalilai. Mahaifin ANISAH jin takamo hanyar tona mashi asiri ne yasa yayi saurin mikewa tsaye, "Ya mai girma mai sharia karya takeyi hada baki sukayi donta kubutar dashi. Warning ALKALI yayi mashi akan laifine kayi magana batareda izni ba, cikin rashin kwari ya koma ya zauna. Sannan ANISAH ta kara da cewa cikin kuka, "Inarokon kotu datayi mana hannun riga tsakanina da mahaifina. Nan take wajen yagame da hayaniya kowa mamakin ANISAH yakeyi, Shima ALKALI karan kanshi abun yabashi mamaki. "Yarinya ko zaki iya fadawa kotu dalili? Nan fa ANISAH ido ya raina fata juyawa tayi ta kalli Barrister Sannan ta kalli mahaifinta, "Bazan iya fadawa kotu dalilina ba nayin hakan. Nan hankalin mahaifinta ya kwanta, Barrister ASAD mikewa yayi yace, "Ina rokon kotu data daga sharian nan saboda ANISAH yarinya ce karama tana bukatan tayi shawara da kanta. Nan take ALKALI ya buga tambari, "An daga wannan sharia zuwa wani sati. COURTTTTTTT!!!!"!!!!!!. Kowa tashi yayi saida ALKALI ya fara wucewa Sannan sauran Odiance suka fita. Barrister ASAD tasa ANISAH yayi a gaba gudun wata matsalar, har sunkai gaban motor zasu shiga ' sai Ji tayi ankira sunanta, "Little ANISAH , Da sauri ta juyo ta kalleshi, sunanshi ta kira a zuciyarta, "Daddy. Tabbas tayi kewarsa, sai kuma ta tuna cewa yanzu ba daddynta bane domin guje mashi shine mafita. "ANISAH kizo mutafi gida su Nanny MARWA duk sunyi kewar ki, "Don Allah kayi hakuri amma ni bazan bikaba , kuma ka gayawa Nanny nima nayi kewarta sosai to amma wannan. Barrister ASADA ta nuna da hannunta, "To shine uwata shine uban. Nan wajen ANISAH ta shige motor suka tafi ,suka bar Alhj MURTALA BATURE ana wajen ' shidai kawai fatanshi kada ANISAH ta tona mashi asiri!. TO_BE_CONTINUE!!! DEDICATED_TO_READERS WRITTEN_BY_SEEMALUV HAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page(160_170) Juyawa yayi ya shige motarsa, ya tafi. Bangaren ANISAH kuwa cike take da damuwa, tabbas tayi kewar mahaifinta amma don dole zaisa ta nisanta dashi. Barrister ASAD ne ya lura da sauyawar fuskarta da alaman tana cikin damuwa, "Kanwata nasan irin yanayinda kike ciki, I can feel it but daurewa ya kamata kiyi domin kiyi abunda ya dace. Hawaye ne suka cika idonta basu kaiga zubowa ba, "Barrister hakuri yazama dole kabani and shawara ta rage gareni, but you can't feel the pain I'm feeling right now. Hawayenda ke cikin idonta suka zubo, duk da driving yakeyi saida ya ciro tissue paper ya bata ta goge hawayen. A haka suka isa gida, suna shigane Barrister ASAD ya tarad har HYDAR ya dauko ZOYA daga school, Oyoyo ZOYA tayi musu bayan tayi tsalle ta rungume ASAD, sannan ta koma kan ANISAH, but ANISAH batabi ta kantaba saboda halinda take ciki. Daki ta wuce fuuuuu, ZOYA ganin haka ta kalli Barrister ASAD, "Yaya me akaiwa Auntynah. Waje yasamu ya zauna, ya cire hulla ya ajiye agefe sannan yayiwa ZOYA smiling, "Jeki Wajen Auntynki ki taya ta fira, kila ki gano abinda akaimata. "Ok. Dakin ta bita don ko kadan ZOYA batason taga ran ANISAH ya baci. Shidai HYDAR ido kawai ya saka masu, kasancewar shi magana bata dame shiba , bayan tafiyan zoyane tasamu damar dago kai ya kalli yayanshi ASAD, "Yaya what wrong with her, ya sharian taku?. "Shariah ta tafi kamar yadda akeso Alhamdulillah, "Toh yaya yanaga ta dawo cikin fushi. "Mahaifinta ta gani shiyasa duk Hankalin ta yatashi, "Ayya. HYDAR maida hankalin shi yayi akan laptop dinshi, shikuwa Barrister ASAD tv ya kunna ya fara kallon news ' abundai babu hutu. Bangaren Mahaifin ANISAH kuwa tunda ya koma gida tunani kawai yakeyi, yaza ayi yadawo da ANISAH gida, "ANISAH dole ne zaki dawo gareni, ni Mahaifinki ne koma menene nakeyi miki dole hakan zaki jure. Haka ya rika zagaye cikin daki shikadai duk abin duniya ya dameshi, Nanny ce tayi knocking kofarsa sannan yabata izni data jirashi a parlor yana nan fitowa. Komawa parlon tayi ta zauna , bayan 5minutes ya fito parlon ya zauna suka fara magana, "Alhj ya aka kare a kotu? Ajiyar zuciya yayi kamar bazai bata amsa ba, saida ta kuma maimaita maganar sannan yadago kai ya kalleta, "Nanny MARWA andaga sharian ne, don kuwa ANISAH tazo wajen tayi shaidar SAMEER, kuma tazo da sabon al'amari. Mamakine ya cika Nanny MARWA ta dade tana maimaita maganar aranta, "Sabon al'amari kuma? To wane irin sabon al'amarine haka. Haka Alhj MURTALA BATURE ya fadawa MARWA komai. Haushine ya isheta ta mike tsaye, "Haba Alhj yanzu duk karfin ikonka ace, ka kasa dawo da ANISAH gida. Ganin yadda ta mike ta zakalkale tana yimashi magana ne abun ya bata mashi rai, "MARWA kisan a gaban wa kike, kuma kisan irin maganarda zaki yimun, ni mahaifin ANISAH ne nayi duk abunda zanyi don ganin na dawo da ita amma ANISAH ta gujemun. "To indai hakane kuwa, to lallai akwai alamar tambaya a cikin wannan al'amari, taya za ayi ace ta guje ma ubanta, Nan take ya mike tsaye yana huci, "Ke!!! MARWA wace alamar tambaya kikeso ki gano, idonfa kika faye zakewa toh sallamarki zanyi. Nanny MARWA murmushin takaici tayi, "Hmm Alhj kenan kaidai bakada girma saina jikinka to ka sallameni mana, daman na kosa domin duk abinda yake tsakaninka da yarka duk nasani ' kallonka kawai nakeyi, yanzu zan bar maka gidanka domin bazan iya zama dakai ba. TO_BE_CONTINUE!!! DEDICATEHAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page(180_190) Tashi tayi ta wuce dakinta ta fara hada kayanta, bin bayanta yayi ya tarad tana hada kayanta, bata ankara ba taji anshake mata wuya. Nan take idanuwanta suka firfito, "Bazan kashe kiba amma inason ki bude kunnenki kiji abunda zan fada maki. Kai kawai Nanny MARWA take dagawa don kuwa ta kasa magana. Saida ya gama bata wuya sannan ya saketa, ta koma gefe tana maida numfashi, "MARWA kada kisake maganar nan tafita daga gidan nan, idan kuma ba haka ba to ki tabbatar saina kasheki. Kasa magana tayi saidai kai kawai daketa faman kadawa, "Saboda haka ki tattara kayanki ki barmin gidana. Hannu yasaka cikin aljihunsa ya ciro kudi bandir daya yabata sannan ya fice. Ai Nanny MARWA ko 5minutes bata bari tayi wasting ba agidan tabar mashi gidan shi. Bangaren ANISAH kuwa kwance take a daki, baccin karya tayiwa ZOYA don kuwa yau she is totally not in the mood, ZOYA kuwa ganin kamar ANISAH tayi bacci ne yasa ta koma wajen yayanta ASAD, tana zuwa parlon ta fada jikin shi, "Yaya, Aunt ANISAH tayi bacci, na bata hakuri kuma ta hakura. "Dagaske, "Eh. "Ok zauna anan wajen HYDAR bari inje insameta don nasan kunajin yunwa ko, . Da sauri ZOYA ta tsaidashi, "No yaya ni da yaya HYADAR bamujin yunwa, mun tsaya restaurant munci abinci dazu. Barrister ASAD kallon HYADAR yayi amma shi ko kadan baimasan sunayiba, "HYADAR i need your attention here, HYADAR juyowa yayi ya kalleshi, "Yaya menene. "Where is our food me&ANISAH, karkuma kafadamun cewa baka siyoba, "Am sorry yaya, gani nayi kamar tafison tayi dakanta thats the reason why ban tsaya na siya maku ba. Ranshi abace ya juya ya wuce, direct dakin ANISAH ya shiga. Kwance ya isketa tayi ruf da ciki tana wasa da y'an yatsunta, sunanta ya kira da sauri ta zabura ta zauna don ya bata tsoro sosai. Murmushi yayi don ganin irin zaburanda tayi, hakika idan tana cikin tsoro tafi kyau, "Sorry nasan kin tsorata sosai but i dont mean to. Dukar da kai tayi tana sauraron shi, . "Uhm nasandai yanzu kin gama fushin naki, so kizo mushiga kitchen munema abunda zamusa acikinmu , because ni bana wasa da yunwa. Dariyace ta kutto mata, da sauri ta riketa takuma bata rai. Shima barrister ASAD abun dariya yabashi yadda yaga tayi abu, takoma ta bata rai kamar ba ita tayi ba. "Idan kin gama dariyan kizo kitchen kusameni, nizanje infara blending kayan miyan. Bayan fitanshine ANISAH ta dago kanta sannan tarika godema Allah acikin zuciyarta, "Allah nagode maka dakasa na fado cikin gidan nan, a kullun idan ina tareda Barrister ASAD Sai inji all my worries melt out. Ajiyan zuciya tayi sannan ta tashi tabar dakin, kitchen ta wuce direct ta tadda shi haryayi blending kayan miya dube dube taga yanayi, "Yaya ASAD me kake nema. Tsayawa yayi ya rike kugu yadda kasan wani kuku, "Kanwa ANISAH groundnut oil din nan ne kuma banganshi ba. Murmushi tayi sannan ta dauko kujera ta ajiye tana shirin hawa sama, "Ai mangyadan yana saman cabinet ne. Ido kawai yabita dashi, ashe kujerar kafarta daya ya karye babu wanda ya lura cikinsu, hawanta keda wuya harta dauko garlon din tajuyo zata sauko ' nan take kujarar ta zame. ANISAH fadowa tayi jikin Barrister ASAD dukansu a kasa suka tsinci kansu, ANISAH kunya taji yadda taga tayi lame lame a jikinshi kasa tashi tayi. Shikuwa Barrister ASAD lura yayi da hakan yasa yakara gyara kwanciyar shi, jin hakan ne ANISAH tadago kai ta kalleshi suka hada ido, da hanzari tabar jikinshi. Shima tashi tsaye yayi, "Am sorry yaya ASAD bansan haka zai faruba daban hau ba. "Karki damu allah yasama bakiji ciwo ba ai. Kai tadaga mashi sannan tace, "please kabarmin komai inyi dakaina zanfi sauri. "Ok. Harya tafi sai yadawo, "ANISAH akwai maganarda zamuyi amma sai gobe kinji. Kai kawai tadaga mashi sannan ya tafi, harya fita bata daina kallonshi ba tana murmushi. TO BE CONTINUE!!! DEDICATED TO READERS WRITTEN BY SEEMALUV
Like · 4 · Reply · Edit · Nov 14D _TO_READERS WRITTEN _BY_SEEMALUVHAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv . Page(200_210) Sai da ANISAH ta tabbatar ta kammala komai sannan ta kaiwa Barrister ASAD nashi, dayake indomie ce batada wahalan dafuwa. Harta juya zata tafi sai ya tsaida ita, "ANISAH na manta ban fada maki ba. Da sauri ta juyo ta kalleshi, "menene yaya ASAD, "Kinyi kyau ne yau. Rufe fuska tayi tana murmushi ta bar dakin, shima murmushi yayi sannan ya fara cin abinci. ANISAH parlor ta koma ta zauna bayan tagama cin abincinta, wasanni sukai tayi ita da zoya saida suka gaji sannan ANISAH ta tambayi ZOYA, "Baby ZOYA yanzu kina aji nawane a islamiya. "Laaaa aunty ANISAH ainayi sauka, ban dade dayin sauka ba ma ai. "Wow baby ZOYA at this age of yours? Gaskiya kinyi kokari. Murmushi ZOYA tayi, "Yes Aunt nayi kokari, kema at what age kikayi sauka? "Hmmm ZOYA ina ajin karshe a islamiyya Daddyna yahanani zuwa lokacin inada shekara 13, "Ouch!! Sorry aunt. Murmushi kawai ANISAH tayi Don batason ta tuna baya. Suna cikin hakane aka kira sallan magrib, da hanzari suka tashi don yin sallah. Bayan sun sallamene ANISAH ta tashi ta tafi wajen Barrister ASAD don tambayarsa abunda zata girka masu. Sallama tayi Sannan tashiga, zaune ta iskeshi yana danna laptop, yana ganinta ya kashe laptop din. "Lafiya dai kanwata, Dukar da kai tayi sannan ta ce, "yaya ASAD dama nazo tambayarka ne mene ne zan girka maku, don naga dare yayi. Mikewa yayi,"come on ANISAH, nibanason kina maida kanki tamkar wata yar aiki acikin gidan nan please, although kinada gata kuma bakiyi kalar wacce tasaba da wahala ba. Nan take hawaye suka cika idonta, "yaya ASAD kada ka famamin ciwon dake raina don Allah, banida kowa kuma banida komai inbanda ku... Jin yaddda muryanta ke rawa ne yasa yayi saurin karasowa wajenta, fuskarta yA dago da hannunsa. "Are you crying ANISAH?, am sorry I don't mean to make you cry. Share mata hawayen fuskarta yayi da hannunshi, "banason inganki kina kuka ANISAH , kije keda ZOYA ku shirya after isha'i saimu tafi restaurant kinji ko. "Ok. Kawai tace mashi sannan ta juya ta tafi. AFTER isha'i , ANISAH taci kwalliya ta sanya english wears riga da wando, sun lameta sosai ganin hakane yasa ta dauko jacket ta saka don yadan rufe mata jikinta kadan. Sannan ta ciro purple gele tayi rolling, irin shigarda ANISAH tayi shi ZOYA ma tayi amma duk da ZOYA yarinyace sunyi kyau sosai. Haka suka fito parlor suka iske HYDAR zaune yana kallon MBC MAX, mama kine ya cika ANISAH ganin HYDAR ko shiryawa beyiba, "HYDAR ba tare da kai zamuje restaurant bane? Da sauri HYDAR ya mike tsaye, "what? Restaurant shine yaya bai fadamun ba, wato har wata bare ta fini kenan koh, nibankai matsayinda za'ace in shiryaba kenan. ANISAH dukar da kanta tayi ganin batada abun cewa, ZOYA ranta kuwa inyayi dubu yabaci, "Haba yaya HYDAR meyasa zaka rika yiwa aunty ANISAH fada. Kafin ZOYA tagama rufe baki HYDAR ya dauketa da mari, a gigice ZOYA ta fasa uban ihu. Da sauri ANISAH ta rungumota, "haba HYDAR ZOYA yarinyace be kamata ka mareta ba. Hayaniyan ne tayi yawa yasa barrister ya fito cikin hanzari baima gama shiryawa ba. Yana zuwa yaga ANISAH rungume da ZOYA tana kuka , da sauri ASAD ya karbeta, "ANISAH meyasa ZOYA take kuka? Kasa bashi ansa tayi, da sauri ZOYA ta fada mashi duk abinda ya faru. Tsaki HYDAR yayi sannan yabar parlon ,dakinshi ya tafi direct ya kulle kanshi. Barrister ASAD binshi yayi ya dunga knocking kofar amma HYDAR yayi banza , "Yaya ni kakyaleni , tunda banida wani amfani a gidan nan, wai za'a fita amma akasa fadamun saidai inji abakin bare. Barrister ASAD mamaki ya cika shi, "HYDAR ka bude kofar please so that i can explain everything to you, "No ku tafi kawai yaya ASAD , you gave nothing to explain. Haka barrister ASAD ya koma parlor , ANISAH ya iske harta cenja kayan jikinta don kuwa tasan fitan bazai yuwuba. Waje yasamu ya zauna sannan yajawo ZOYA ajiki, "ZOYA yau bazamu fitaba sai gobe . "Yaya why? Barrister ASAD hada ido yayi da ANISAH don itama so takeyi taji dalili. "Because dare yayi sosai kuma inason inyi bacci . ZOYA zatayi magana kenan ANISAH ta katseta, "ZOYA muje ki cire kayan jikinki ki sanya na bacci. ANISAH tasata gaba tayi har zata wuce , ASAD yayi saurin rike mata hannu, "ZOYA tafi bari inyi magana da auntyn ki ko. Cewar ASAD, kai tadaga mashi sannan tayi tafiyar ta daki.. ANISAH kokari take taga ta kwace hannunta amma takasa,, haka ta hakura ta fuskan ceshi, "ANISAH kiyi hakuri da abunda ya faru a daren yau, kinsan halin HYDAR sabida bansanar dashi zamu fitaba shiyasa yake wannan fushin. "Uhm babu komai na fahimta , and please kadaina fadamun abu inhar baka sanar dashi ba, saboda ni barece acikin gidan nan . Murmushi yayi sosai sannan ya ce ," Ai kin kusa zama yar gida. Kallonshi tayi ido cikin ido amma sam takasa gane abunda yake nufi. Sake mata hannu yayi sannan ya umarceta data je ta kwanta. ANISAH tafiyarta tayi zuwa daki don itadai bawai ta fahimci abunda yake nufi bane, daki barrister ya tafi shima yana dariya. TO BE CONTINUE!!! DEDICATED TO READERS WRITTEN BY SEEMALUV.
Like · 3 · Reply · Edit · Nov 16HAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page (211_212) Washe gari da sassafe Barrister ASAD yayi shirin tafiya Office, Bayan ya fito daga dakinshi ya tafi dakinsu ANISAH knocking kofar yafarayi sannan ya sanar mata da cewa shi ya wuce Office amma baxai dade ba. Cikin magagin bacci ANISAH ta tada ZOYA domin tayi wanka kuma tayi shirin tafiya school, ANISAH saida ta tabbatar ZOYA ta shirya sannan ta tashi ta nufi kitchen don hada mata breakfast. Saida ANISAH ta kammala komai sannan ZOYA tayi breakfast HYDAR yazo ya kaita School, Har HYDAR yakai bakin kofar fita ANISAH ta tsaidashi , "HYDAR inhada maka breakfast dinka yanzune kokuwa ba yanzu ba? Juyowa yayi yagama kare mata kallo ranshi abace,"ke angaya maki ni irin yaya ASAD ne, to kirike breakfast dinki. Tsaki yayi sannan ya juya ya wuce ' ANISAH yatsine tayi mashi don ita ko a jikinta , "cikin kane ba nawa ba. Itama zuwa tayi ta karya sannan ta kunna TV , tafara kallon horror film dukda ANISAH tanajin tsoro amma hakanan take daurewa kamar dole, tana cikin kallon ne taji anyi knocking kofa, duk tsoro yakamata tsayawa tayi tana nazari,"to waye zaizo a wannan lokacin, yaya ASAD da HYDAR dukansu da motor suka fita to waye. Jitayi ankuma yin knocking aibabu shiri ta nemi takalmi mai tsini ta ruke a hannunta, a hankali take takawa zuwa wajen kofar, tana bude kofar sai ganin Barrister ASAD tayi atsaye da sauri ta boye takalmin a bayanta, "Yaya ASAD sannu da dawowa, "yawwa. Ansa mata yayi cike da gajiya, karasowa yayi cikin parlon ya zauna sannan itama ta sami waje ta zauna. "Kanwata tun dazu nake tsaye abakin kofa ina kika je ne. ,"kallo nikeyi shiyasa banjiba, yaya ASAD ka karya kuwa. Wani shu'umin murmushi yayi mata sannan yace, "kanwata inajin yunwa amma bana abinci ba. Cike da mamaki tajuyo ta kalleshi fuskarta dauke da alaman tambaya, "yaya ASAD yunwar me kakeji komecece ka fadamun i am willing to cook anything you want. Kura mata ido yayi sannan ya sakar mata wani kalan kallo, kallonda ta kasa fassara abunda yake nufi. Dukar da kanta tayi kasa don tsigar jikinta taji yana tashi, "ANISAH yunwarki nakeji, ke nake so, ki taimakamin ki kashemin kishina. Nanfa gaban ANISAH ya fadi tsoronshi kawai taji tanaji, Barrister ASAD lura yayi da hakan yasa yatashi yaje ya zauna kusa da ita. Jin yadda gabanta ke faduwa ne abun yabashi mamaki, "kanwata relax please calm down, babu abinda zanmiki. "Yaya ASAD pls kada ka batamun rayuwa ni yarinyace don allah kaji tsoron Allah. Kallonta kawai yakeyi yadda yaga gaba daya a tsorace take,"ANISAH is not wat you think, ni bawai lalata nakeso inyi dake ba a'a , inason kine sona hakika so na aure, ANISAH don Allah ki amince dani. Tashi tayi da saurinta zata bar wajen yayi saurin fisgota da karfin tsiya, har saida ta fado jikinshi. Kara kankameta yayi nan take tafara kuka, "yaya ASAD don allah ka kyaleni, abunda kakeyi babu kyau. "Nasani ANISAH bazan daina ba harsai kince kina sona,kuma zaki aureni...Barrister ASAD bai gama rufe bakiba yaji anyi knocking kofa, da sauri ya saki ANISAH ta wuce daki da gudu tana shiga ta rufe dakin key, abakin gado ta zahna tana maida numfashi. TO BE CONTINUE!!! DEDICATED TO READERS WRITTEN BY SEEMALUV
Like · 2 · Reply · Edit · Nov 19HAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page(213_214) Barrister ASAD tashi yayi cikin hanzari yaje ya bude kofar, ZOYA ya gani a tsaye ranta a bace,"ZOYA ina kuka tsaya yau baki dawo da wuri ba. Wuce warta tayi , bata ko amsa shiba saida ta tabbatar ta ganta a zaune tukunna tabi ta kanshi. "Yaya Gaskiya nagaji da abunda yaya HYDAR yakemin kawai ka samomin driver. Tsayawa yayi yana kallon yarinta irinta ZOYA, ganin bai amsata bane yasa ta dago kai ta kalleshi alamun shi take saurare,"ZOYA meyafaru da kikeson asami driver. Cire school bag dinta tayi daga bayanta ta ajiye agefe sannan tayi ajiyar zuciya, "yaya, Yaya HYDAR yau yawo yayitayi dani a motor dakuma wasu yan mata aciki, duk suka matseni. Tagumi yayi ya tsaya yana kallon ikon allah, "kada kidamu ni zanyi mashi magana, but maganan driver Gaskiya ZOYA kibarta ba yanzu ba. Tanajin ya fadi haka, ta tashi ta dauki schoolbag dinta ta wuce daki ba tare da ta ce mashi komai ba. Barrister ASAD tashi yayi yawuce dakinshi domin yawatsa ruwa a jikinshi, ZOYA murda hannun kofa tayi taji akulle ,"wai yau meke damun mutanen gidan nan ne, duk inda najd sai an batamun lokaci. Hannu tasa tafara buga kofar, da sauri ANISAH ta taso ta bude kofar domin tasan cewa ZOYA CE, murmushi ANISAH tayi mata sannan ta kama hannunta suka karasa cikin dakin, riga da skirt ta ciro mata domin ta cenja kayan jikinta. Har ANISAH ta juya zata bar dakin saikuma ta tuna cewa barrister ASAD ya na parlon, "ZOYA yayanki yana parlon ne haryanzu. Kai zoya ta girgiza mata alamun baya nan, hakan yabawa ANISAH kwarin gwiwan zuwa parlor domin tayi kallo. Bangaren ASAD kuwa haryayi wanka ya shirya shima parlon yakeso yaje. Yana fitowa suka hade da ANISAH a hanyar shiga parlor, ganin shine yasa tayi saurin juyawa zata koma daki Barrister ASAD ya tsaida ita. "ANISAH on monday zamu koma kotu, gobe kenan saboda haka ki zauna cikin shiri. Juyowa tayi ta kalleshi da manyan udanunta, "yaya ASAD gobe kenan fah, gashi ni bansan mezanje ince ba. Harya sa kafa zai wuce sai kuma ya tsaya jin abinda ANISAH tace, "ANISAH the decision now is yours, idan kinga dama zaki iya komawa wajen mahaifinki. Bai tsaya yaji abinda zata ceba yayi tafiyarsa, Nan fa ANISAH ta tsaya idanu cike da hawaye, kwatakwata bataji dadin abinda Barrister ASAD yace ba. "Meyasa bazai lallasheni ba, meyasa bazai bani shawara ba, amma kuma inda bai damu da halinda nake cikiba da bai bani masauki agidansa ba, hakan yanamin nuni da lallai yaya ASAD yana fushi dani. a sanyaye ta bishi parlon, zama tayi a kujerar dake facing dinshi suna kallon juna. TO BE CONTINUE!!! DEDICATED TO READERS WRITTEN BY SEEMALUV.
Like · 2 · Reply · Edit · Nov 20HAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page(215_216) Ganin baya kallon tane yasa tadanyi gyaran murya,"yaya ASAD please can we talk? Banza yayi da ita ya ciro wayarshi yafara dubawa, kamar baiji abunda ta ce ba. Tashi tayi taje gaban TV ta dauki remote, ta kashe tv gaba daya domin ya fahimceta, but still kanshi yana kan wayarshi. Komawa tayi ta zauna ta cigaba da kallonsa, ganin ya tashi zai fita ne yasa itama tayi saurin mikewa tsaye,"yaya ASAD are you still mad at me? Harya juyo ya kalleta kamar zai tsaya sai kuma ya fice, har ya fita bata daina kallon kofarba. Jitayi ya tada mota yawuce, "ya ilahi, ni so nakeyi nayi magana dashi kafin goben, amma gashi yanata fushi dani. Haka ta hakura ta wuce daki cike da damuwa, tana shiga ta tadda ZOYA ta dauko book dinta zatayi assignment."yawwa aunty ANISAH dama ke nake jira, please can you assist me. Mika mata littafin tayi ANISAH ta karba ta duba, taji dadi sosai ganin subject dinda take so ne english. "Very good ZOYA tashi mutafi parlor muyi acen. Dukansu parlor suka tafi Sannan suka zauna ANISAH ta cigaba da nunawa ZOYA yadda zatayi, basuyi nisa ba ZOYA tayi insisting akan ta barmata haka nan, zata iya karasawa. Suna cikin hakan ne sukaji tsayawar motor, da hanzari ANISAH ta tashi ta leka ta window. Barrister ASAD ta gani yana kokarin fitowa daga motar. Dawowa tayi ta zauna kusa da ZOYA. Barrister ASAD ne ya budo kofa ya shigo, ganin yadda ANISAH ta zauna tana koyawa ZOYA assignment ne abun ya burgeshi, sallama yayi sannan ANISAH ta amsa cike da jin dadin ganinsa. Amma ko kadan baibi ta kanta ba, wajen ZOYA ya wuce direct domin ya tambaye ta ,"ZOYA, HYDAR har yanzu bai dawo ba koh? Kai ta daga mashi alamun eh, sannan tamaida kallonta ga littafin dake agabanta. Har zai wuce ANISA ta tsaidashi da cewa, "Yaya ASAD baka fadamun abinda zan girka ba saboda inaso inyi komai dawuri. Juyowa yayi ya fuskan ceta, "ANISAH me kikeso ince, ki girka koma mene ne indai anaci to kiyi since you insist to do so. Harya juya zai wuce tayi saurin tareshi, "yaya ASAD why are you avoiding me, menayi maka haka, just because na kasa baka amsar tambayarka shine zaka rika fushi dani haka, to yau zan fada maka abunda ke cikin zuciya ta. Jin hakan ne yasa barrister ASAD ya waiga ya kalli ZOYA yaga shi take kallo, "ANISAH dont say anything here, saboda ZOYA tana wajen. "And so? Ni bazanyi shuru ba yaya ASAD nagaji da kyaliyan da kakemin, YAYA ASAD inasonka wallahy inason ka with all my heart, tun ranarda ka kawoni cikin gidan kafara burgeni ' kuma a shirye nake da in aureka... hakan yayi daidai da shigowar HYDAr, jin ta fadi kalmar aure ne abun yayima HYDAR dadi sosai, "yawwa ANISAH dazaki taimaka ki aureshi da nima karan kaina naji dadi wallahy, domin tabbas kun dace da juna ' koya kika ce ZOYA, "yes yaya gaskiya ka auri aunty ANISAH tana debemin kewan mummy. Jin hakan ne yasa ANISAh tayi saurin rugawa zuwa daki tana shiga ta fada saman gado tunanin maganar HYDAR kawai takeyi, don kuwa abun ya daure mata kai sosai, yadda HYDAR ya yarda da maganar cikin dan kankanin lokaci. TO BE CONTINUE!!! DEDICATED TO READERS Written by seemaluv
Like · 3 · ReplyHAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page(217_218) Around 4:30 ANISAH ta fito Daga daki, kitchen ta wuce direct domin ta san abunyi tun kafin lokaci ya kure. A gurguje ta daura sauwa sannan ta fito daga kitchen din, parlor ta nufa domin ta duba ZOYA don bataji motsinta ba, hango barrister ASAD tayi a zaune ita kuma ZOYA tana kwance ta dora kanta, a sama cinyanshi bacci kawai takeyi abunda. Kara sawa wajen tayi tasami waje ta zauna itama ta zurawa TV ido tana kallo, ko kallon Barrister ASAD batayi ba jin yayi gyaran murya ne yasa ta kara gyara zama, "ANISAH!. Juyowa tayi ta kalleshi batareda ta ce masa komai ba, "ANISAH nagode da amincewa da kikayi dani, tabbas ke mace ta gari ce wanda duk wani d'a namiji zaiyi burin yasamu. Dogon numfashi yaja, sannan ya kara da cewa ,"ba don komai ba ANISAH sai don kulawarda kike bawa wannam marainiyar kanwar tawa. Yana nufin ZOYA kenan, dukar da kanta tayi ,"yaya ASAD i don't think akwai abunda zaka nema awajena in hanaka, gaskiya babu shi ' na dauki ZOYA tamkar kanwata ne. Murmushi Barrister ASAD yayi, murmushin da yakara bayyanar da kyawunshi, "ANISAH next week nakeson ayi bikinmu, kin amince?. Kai ta daga mashi alaman EH, "very good, sannan inason innemi alfarma awajenki Amma babu takura a ciki. Kai ta sake daga mashi, "ANISAH inason muje wajen Daddy mu sanar dashi maganar aurenmu. Da sauri ta dago kai ta kalleshi, "yaya ASAD why? Do you want me to be hurt again?. Nan da nan idonta yayi jaaa, ganin ranta ya baci ne yasa hankalin barrister ASAD tashi, "shikenan abar maganar banason insake ganin ki cikin bacin rai, saboda kin kusa zama amarya ta. Rufe fuskarta tayi tana dariya, don kuwa kunyar hada ido dashi takeji yanzu. Tashi tayi zata bar wajen, yayi saurin tsayarda ita, "ANISAH. Kiran sunanta yayi ta juyo, " i hope kin shiryama gobe koh. Kai ta daga mashi alaman EH, sannan ta wuce kitchen, dubawa tayi taga komai ya tafi ta yadda ta tsarashi, sannan ta sauke abincin ta zubashi a plast Pride rice ne with chicken. Haka ta jera komai a dinning table sannan ta tafi dakin ta don ta watsa ruwa. ALMOST DONE!!! DEDICATED TO READERS WRITTEN BY SEEMALUV
Like · 1 · Reply · Edit · HAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page (219_300) Sai da ANISAH ta bata 30minute a bathroom da sunan ta na wanka sannan ta fito ta shirya tayi makeup. Don kyau kuwa ANISAH tayi kyau sosai, shigar atamfa tayi riga da skirt, sun amsheta. Around 8 ta fito zuwa parlor domin suyici dinner, a zauna ta gansu su dukansu gaba daya hankalinsu yana wajen TV karasawa tayi ta zauna kusa da ZOYA shafa kumatun ta tayi, "ZOYa bakijin yunwane. "Inaji aunty ANISAH. "Good, then taso muje kici abinci koh. Kai ZOYA ta daga mata alaman TO sannan ta tashi taje ta zauna a dinning tana jira, ANISAH tashi tayi ganin babu wanda yabi ta kanta acikinsu. Har zata wuce sai kuma ta fasa, "HYDAR ya kamata abar kallon nan haka is time to eat. Juyowa yayi ya kalleta cike da murmushi, "tor Auntynmu, Amma fa kinyi kyau sosai. Murmushi tayi sannan taimashi godiya, tashi HYDAR yayi yanufi dinning table shima ya zauna zaman jiran ta. ANISAH kuwa ranta duk ya baci ganin barrister ASAD ko kallonta beyiba. Juyawa tayi zata wuce sai jitayi ya,riko hannunta, cike da mamaki ANISAH ta kalleshi ' ZOYA kuwa da sauri ta rufe idonta don kuwa ita kejin kunya. Tashi barrister ASAD yayi ya jata zuwan dining table din sannan ya zaunar da ita, shima zama yayi suna facing din junansu. A zuciyarshi yace ,"ANISAH indai kallone yanzu kam zakisha kallo. Mikewa tsaye tayi, tayi s serving dinsu sanan itama tayi serving kanta. A hankali ta koma ta zauna, zatakai one spoon kenan suka hada ido da Barrister ASAD, da sauri ta ajiye spoon din, ta dukar da kanta. Shikuwa HYDAR yana ci yana santi, 'Auntyn mu, ya kamata fa mufara sayayyar kayan biki koh yaya. "Kwarai kuwa HYDAR don nima na kosa. ANISAH jitayi tamkar ta nutse a wajen saboda kunya, ZOYA tashi tayi ta wuce daki kasancewar gobe akwai school shima HYDAR yana gamawa ya tafi dakinshi. Su biyu aka bari a wajen suna kallon kallo, mikewa tayi zata wuce yayi saurin daka tar da ita, "ina zakije? "Zan tafi dakine. Amsa tabashi ba tareda ta kalleshi ba, "No kidawo ki zauna ban gama kallonki ba. "Yaya ASAD bacci ne a idona fa, "aibazan kyaleki kiyi bacci ba muddin bakici abinci ba. Komawa tayi ta zauna babu musu don tasan zasu iya kwana ahaka. Tura abincin taitayi da karfi da yaji tanayi tana kora ruwa, shima kanshi abun dariya yabashi.saida ANISAH ta cinye tas sannan ta kalleshi, " Yaya ASAD nagama. "Very good, toh tashi kije ki kwanta kanwata. Tashi tayi zata wuce sai ta manta batace saida safe ba, juyowa tayi ta kalleshi. "Saida safe yayana. Amsa mata yayi a takaice sannan ta tafi daki, shima tashi yayi yawuce cike da fara'a a fuskarshi. Washe gari da sassafe ZOYA ta tashi don kuwama ita ta tada ANISAH daga bacci, shiryawa ZOYA tayi a gurguje sannan tayi breakfast HYDAR ya kaita school. ANISAH kuwa tana tashi tashiga bathroom tayi wanka without wasting time ta fito, shiryawa tayi cikin shigar jallabiya tayi rolling, tayi kyau sosai. Fitowa tayi daga daki zuwa kitchen da sauri, a gurguje ta hada tea tasha sannan ta ajiye ma Barrister ASAD nashi. Komawa harabar parlor tayi ta zauna zaman jiran fitowar shi, ba'a 5minutes ba saiga barrister ASAD ya fito cikin hanzari. Gaisheshi tayi ya amsa cike da fara'a , "mu tafi koh. "Aa Yaya ASAD, gafa breakfast dinka cen na aje. Murmushi yayima ,"No ANISAH kyale breakfast din nan, lokaci ya kure. "OK. kawai tace sannan suka fita suka shiga mota domin su isa kotu da wuri. ALMOST DONE!!! DEDICATED TO READERS WRITTEN BY SEEMALUV
Like · Reply · Edit · Nov 29HAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv Page (310-311) Barrister ASAD jan motar yayi suka tafi, 30minutes kawai sukayi suka isa kotu. Barrister ASAD waje yasamu yayi packing motar sannan suka fito batareda sun tsayawa bata lokaci ba, suka shiga cikin hole kasan cewar dama su kawai ake jira, ANISAH tana shiga da fuskar Daddynta ta fara hada ido shima ita kawai yake kallo, da nadama iya nadama a cikin idonsa. Kallon tausayawa kawai ANISAH takeyi mashi har ta sami waje ta zauna. Nan fa aka fara sharia, Alkali ya umarci ANISAH da ta fito ta sanarwa kotu Abinda take kara akai. Tashi ANISAH tayi tahau saman steps, with her full confidence ta fara sanarwa kotu duk wani sirri dake tsakaninta da mahaifinta. Kotu tayi tir da allah wadai, da irin halin Alhj MURTALA BATURE sannan kotu ta tambayeshi akan idan yanada Abun fada tor yafada, saboda wannan shine abu na karshe da zai sake hadashi da yarsa ANISAH, cikin rawar murya mai karya zuciya yace, "ANISAH kin kasance ya tagari a tare dani kuma a kullun ina alfahari dake, saidai nisantata dazakiyi shine alkairi agareni. Cikin kuka ya kareshe maganar idonsa yana kan ANISAH, da sauri ta sauko ta rungumeshi cikin matsanancin kuka, "Daddy please stop crying , nayi hakanne for your own good DAD, idan banyi hakaba shetan zai iya shiga tsakani, Kaga wannan. Nuna Barrister ASAD tayi "shine zai cigaba da kulawa dani, kada kadamu Daddy Sati mai zuwa za'ayi bikinmu dani dashi. Ahj MURTALA BATURE yaji dadi sosai kuma ya nuna farin cikinshi gameda abunda ANISAH tafada ,"Alhamdulillah My little ANISAH Allah yayi maki albarka. Cikin kuka ta amsa ,"AMEEN Daddy. Maida kallonsa yayi wajen Barrister ASAD ya bashi hannu suka gaisa, "Na gode gameda kulawar da kabawa ANISAH Nagode sosai. "Babu komai wannan ai yiwa kaine, kuma insha allahu zamu rika kawo maka ziyara. Godiya suka yiwa junansu sosai, kukane yaci karfin ta da gudu ta fita daga hole din wajen motor taje ta kifa kanta kuka kawai takeyi. Haka wasu daga cikin audience zukaita zubda hawaye, rabuwar d'a da mahaifi. KOTU ta yanke hukuncin Alhj MURTALA BATURE bazai rika ziyarta yarsa ANISAH ba saidai idan har itace ta gayyace shi. Haka aka gama sharia kowa ya watsa , fitowa barrister ASAD tayi ya iske ANISAH jingine ajikin mota tana kuka, tausayinta yakeji yanzu sosai, hannunta ya riko, "My wifey, please stop crying you have to be stronge. Bude motar yayi sannan yaja hannunta ta shiga, shima shiga yayi yaja motar suka tafi. Shuru sukayi har suka isa gida babu wanda ya yiwa wani magana, daki ta wuce direct tana shiga ta fada saman gado ta cigaba da koke kokenta har bacci yayi awon gaba da ita. Shi kuwa Barrister ASAD bai karasa ko ina ba a parlor ya zauna ya kunna TVC NEWS yana kallo, kallo kawai yakeyi but tunanin ANISAH kawai yake. AROUND 2:20PM, ZOYA tashigo tareda HYDAR,, ganin yayanta ASAD yana cikin parlon ne takarasa wajen shi da sauri, "Yaya ASAD, na dawo kuma there is alot of assignment today. Haddiye miyau yayi da ker, don kuwa agajiye yake "ZOYA, kibari ANISAH ta duba maki banida time yanzu. "To kawai tace mashi ba tareda ranta ya baci ba, don kuwa tasan shi kullun haka yake cewa. Tashi tayi ' tayi tafiyarta zuwa dakinsu, koda tashiga ta iske ANISAH tana bacci sai kawai ta cenja kaya sannan ta fitowa parlor. HYDAR kuwa bajewa yayi saman kujera yana hutawa, jin baiji motsin ANISAH bane yasa hankalinshi ya dawo jikinshi ,"Yaya, wai ina Aunty ANISAH ne. "Tana daki, ina tunanin bacci takeyi. "OK. ALMOST DONE !!!! DEDICATED TO READERS WRITTEN BY SEENALUV
Like · 1 · Reply · Edit · Nov 29HAWAYEN_ANISAH Written by seemaluv I dedicated this page To @Asy Khaleel @ILILEE . @Abdul Aziz . @MISS_XOXO Page (312-313) Shuru sukayi nadan lokaci, sannan Barrister ASAD ya tashi ya tafi daki. A hankali ANISAH take bude ido domin kuwa idanunta zafi sukeyi ta dalilin kukanda tasha, tashi tayi tashiga toilet bayan wasu yan lokuta tafito ' tana fitowa ta wuce kitchen, fridge ta bude ta dauki ruwan sanyi tasha sannan ta taje parlor ta zauna ba tareda tacewa HYDAR komai ba. HYDAR lura yayi kamar tana cikin damuwa, "Aunty, Lafiya kuwa? Hannu kawai ta daga mashi Alaman "Lafiya lau. Hydar dai bai yarda da abunda tace ba hakan tasa yakara tambayanta , "Aunty, please idan akwai abunda yake damunki kifada, don idanuwanki kamar kinyi kuka. Murmushin karfin hali tayi masa tareda da cewa ,'" HYDAR, babu abinda yake damuna kasan bacci yana saka mutum haka. "Hakane. ANISAH maida kallonta tayi ga ZOYA wacce ta zurawa TV ido , "ZOYA , yau bakida assignment dinne? "Inadashi barima indauko maki. "Ok, Nan fa ANISAH ta saki jikinta ta maida komai kamar ba'ayi ba. Haka rayuwar ANISAH tacigaba da tafiya cikin farin ciki kasan cewarta da family din Barrister ASAD. TWO WEEKS LATER! BAYAN AUREN ANISAH DA BARRISTER ASAD. A guje Anisah ta fito daga daki rike da pillow a hannunta , Barrister Asad ke binta suka fara zagaye parlor, "Anisah, bazaki bar gudun nan bako? Sokike ki wahalarmin da baby na ko. Still neman hanyan gudu tajeyi, "To aini babu laifina aciki, kaine kakeso in wahala dayawa. Har tasa kafa zata bar parlon yayi saurin rikota, daukanta yayi cak, bai ajeta a ko inaba sai saman gado nan yahau yimata cakulkuli, "You!! Aiyanzu na kamaki koh. Dariya kawai takeyi daker take iya magana "ya...!ya...yaya Asad please kadaina. Saida ya tabbatar ya gama kashe mata jiki tukunna ya fara wasa da jikinta, A hankali ya rabata da kayan jikinta. Tuntana iya tureshi harta koma ta sakar mashi komai. Rayuwarta ta kasance cikin walwala da jin dadi, so no more HAWAYE!!! ALHAMDULILLAH! DA WANNAN NA KAWO KARSHEN NOVEL DINA MAI SUNA HAWAYEN ANISAH!. GODIYA MAI TARIN YAWA GA FAN'S DINA KUMA FRIENDS DINA MASU BANI KWARIN GWIWA A KODA YAUSHE. WRITTEN BY SEEMALUV
Like · 2 · Reply · Edit

2 comments:

A BAKIN AUREN KI

9/27/16, 7:56 PM - Messages you send to this chat and calls are now secured with end-to-end encryption. Tap for more info. 9/29/16, 8:34...